

Karanta rubutu kawai domin rage cin dataBayanan hoto, Ana zargin gwamnati da jan kafa wajen daukan matakan tsaro a makarantu19 Satumba 2014Hukumomi a Najeriya sun ce za su kara daukar matakan kare makarantun kasar daga hare-hare.Ministan ilimin kasar Malam Ibrahim Shekarau ne ya bayyana haka a ziyarar jaje da ya jogaranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa Kano.Ziyarar ta biyo bayan hare-haren da aka kai ranar Larabar da ta wuce, a kwalejin ilimi ta gwamnatin tarayya da ke Kano.Wasu dalibai a jihar sun bayyana cewa akwai bukatar a dauki kwararan matakan kariya ga makarantu.Wannan dai ba shi ne karo na farko ba da aka kai hari a kan wata makaranta a jihar ta Kano.Babban LabariLabarai na musammanLabaran da suka fi shahara12345
Lean: n/a · Source quality n/a · Factual vs opinion n/a.
© 2026 Vistoa. All rights reserved.
Limited excerpts, attribution, analysis, and outbound publisher links remain core product boundaries.